21/04/2026
Tambayoyi Akan gwamnan kano..??
1. Yace yabar jam’iyar NNPP neh saboda Rikicin cikin gida dake damun jam’iyar, shin inda ya koma ba’a Rikicin neh, shin zaune lafiya yake a inda yakoma neh..???
2. Yace yabar jam’iyar NNPP neh saboda ya kawo dai dai to Akan rikicin Masarautar kano, shin bayan zuwansa an samu daidai to kuwa..??
3. Yace yabar jam’iyar NNPP neh saboda ya samarwa kano ci gaba, shin wane ci gaba ne ya kawowa kano tun bayan komawarsa APC..??
4. Yace yabar jam’iyar NNPP neh saboda mutum daya na bashi umarni, shin ayyukan da gomna yayi ba qarqashin wannan mutumen ne yayi su bah, Idan wannan neh umarnin toh tabbas wannan umarnin mai amfani neh..??
5. Wallahi Ina da tabbacin inda abba yana tare da kwankwaso duk wata rigima da laifi shine zai azawa ita, bayan rabuwarsu waye ake azawa laifin neh..???
6. Wane sabon project neh abba ya fara bayan zuwansa APC..??
Ina neman amsar wadannan tambayoyin please. AA